A ranar laraba 16/agusta/2023.Babban Editan jaridun katsina Times Muhammad Danjuma ya kai ziyara ga Darakta Janar na hudda da yan jaridun gwamnan katsina, Alhaji Maiwada DanMalam ziyarar a Ofis Dinsa dake gidan gwamnatin katsina.
Haduwar su, sun tattauna,

abubuwa da yawa ciki harda batun chanza suna daga katsina city news zuwa katsina times.